Trending Now
Labarai
Daya daga cikin ’ya’yan Sheikh Ibrahim Niass ta bayyana yadda suka...
Sayyada Rahmatullahi, ɗaya daga cikin ’ya’yan fitaccen jagoran Darikar Tijjaniyya na duniya, Sheikh Ibrahim Niass — wanda kuma ya kasance malami kuma jagora ga...
Wassanni
Ketare
An harbe jami’an Tsaro Na Kasa a Kusa Da Fadar shugaban...
A ranar 26 ga watan Nuwamba, an harbe sojojin Tsaro na Ƙasa (National Guard) biyu na Amurka a tsakiyar birnin Washington, D.C., nesa kaɗan...
Sabon hadin gwiwar AI tsakanin Saudiyya da manyan kamfanonin Amurka
Saudiyya na ci gaba da ƙarfafa dangantakarta da manyan kamfanonin AI na Amurka, inda ta sanar da sabbin yarjejeniyoyi da suka kai biliyoyin daloli....
ManYan Labarai
Afirika
Zarge zarge dake faruwa tsakanin kasar Nijar, da Benin
A ranar Litinin ne gwamnatin Jamhuriyar Benin da ke Yammacin Afirka ta sanar da rufe ofishin jakadancinta da ke Yamai na Jamhuriyar Nijar, a...
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Kamfen Din “Nijeriya Ta, Ɗabi’a Ta”
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani sabon kamfen na ƙasa baki ɗaya domin ƙarfafa wa ’yan Nijeriya gwiwa su nuna kishin ƙasa ta hanyar...
Ba ma amfani da EFCC Wajen Cin Zarafin ’Yan Adawa – Gwamnatin Tarayya
Ba ma amfani da EFCC Wajen Cin Zarafin ’Yan Adawa – Gwamnatin Tarayya
Fadar shugaban ƙasar ta yi watsi da zargin wasu ’yan adawa na...
Harin sojin sama ya kashe mutum sama da 40 a kudancin Sudan
Aƙalla mutane 41 ne suka mutu a wani harin sama da ake zargin sojoji ne suka kai a Kordofan da ke kudancin Sudan, kamar...
An kama ƴan Najeriya 53 da zargin aikata laifukan intanet a Ghana
An kama ƴan Najeriya 53 da zargin aikata laifukan intanet a Ghana
Hukumomin tsaron Ghana sun cafke mutum 53 da ake zargi da aikata manyan...































