Home Afrika AFCON 2025: Najeriya Ta Fitar da Sunayen ‘Ƴan Wasanta 28

AFCON 2025: Najeriya Ta Fitar da Sunayen ‘Ƴan Wasanta 28

264
0
ABIDJAN, IVORY COAST - FEBRUARY 11: Africa Cup of Nations trophy to the podium after Ivory Coast won the Africa Cup of Nations (CAN) 2024 final football match between Nigeria and Ivory Coast at Olympic Stadium Ebimpe, on February 11, 2024 in Abidjan, Ivory Coast. (Photo by MB Media/Getty Images)

Hukumar ƙwallon ƙafa ta kasa ta fitar da sunayen ‘ƴan wasan Kungiyar Super Eagles da za su buga mata wasa a gasar cin kofin ƙwallon ƙafa ta Afirka NAFCON 2025 da za a yi a Moroco.

Ga jerin sunayen ‘yan wasa 28 da ta zabo daga cikin ‘ƴan wasa 50 da ta fitar tun farko.

Masu tsaron raga:
Stanley Nwabali
Francis Uzoho
Amas Obasogie
Masu tsaron baya:
Calvin Bassey
Zaidu Sanusi
Semi Ajayi
Bruno Onyemaechi
Igoh Ogbu
Chidozie Awaziem
Bright Osayi-Samuel
Ryan Alebiosu
Ƴan wasan tsakiya:
Wilfred Ndidi
Frank Onyeka
Fisayo Dele Bashiru
Muhammed Usman
Alex Iwobi
Ebenezer Akinsanmiro
Raphael Anyedika
Tochukwu Nnadi

Ƴan wasan gaba:
A ranar 21 ga watan Disamban 2025 ne za a take wasan farko na gasar tsakanin Moroko da Comoros a birnin Rabat.

Najeriya za ta buga wasanta na farko ne ranar Talata 23 ga watan Disamba a birnin Fes, inda za ta kara da ƙasar Tanzaniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here
Prove your humanity: 6   +   10   =