Adamawa: Ƴan sandan sun sake ƙaddamar da bincike kan mutanen da aka watsawa acid

0
Rundunar yan sandan jihar Adamawa sun sake ƙaddamar da bincike kan ƙorafin mutane uku da aka watsawa acid a shekarar 2023 data gabata. Wannan na...

Faɗa ya kaure tsakanin jami’an soji da na ‘yansanda a garin jos jihar Filato.

0
Aƙalla sojoji biyu da ’yan sanda biyu sun kece raini a wata babbar kasuwa da ke kan titin Ahmadu Bello Way a garin Jos,...

Yan Sanda Sun Ceto Yara 17, tare da Cafke waɗanda ake Zargin da Safarar...

0
Rundunar ’yan sandan Jihar Kaduna ta cafke wasu mutum uku da ake zargi da safarar bilAdama wadanda aka ceto yara 17 daga hannunsu a...

Sojoji sun nemi goyon bayan ƴan Najeriya wajen yaƙar ta’addanci

0
Rundunar Sojin Najeriya ta bukaci tallafin ‘yan kasa domin samun nasarar murkushe ‘yan ta’adda da sauran barazanar tsaro. Babban hafsan Sojan ƙasa, Laftanar Janar Waidi...

Yan’bindiga sun yi garkuwa da dalibai mata 25 a jihar Kebbi 

0
Rundunar yan'sanda tabbatar da kai hari makarantar sakandare ta gwamnati Girls Comprehensive Senior Secondary School mega a jihar Kebbi. Gidan jaridar Daily Trust ta rawaito...

Amnesty International ta yi Allah-wadai da garkuwa da mata sama da 25 da ‘yanbindigar...

0
Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da garkuwa da mata sama da 25 da aka yi a makarantar sakandare ta mata da ke garin...

Shugaban hukumar DSS ya kai wa Tinubu rahoto kan matsalar tsaro

0
Babban Jami'in tsaro na farin kaya Yayi Wa Tinubu Bayanin yadda Ake Kara Samun Karuwar Tsaro. Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya samu bayanai daga Darakta...

Malami bashi da Alaƙa da asusun banki guda 46 da ake zargin sa

0
Tsohon Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya, Abubakar Malami, ya ƙaryata zargin da Hukumar EFCC take masa cewa yana da haɗi asusun banki...

Mayakan ISWAP sun kashe babban kwamandan Rundunar Soji na Damboa

0
An tabbatar da cewa Janar Uba, kwamandan Rundunar Damboa, ya rasa ransa a hannun ‘yan ta’addan ISWAP bayan awanni da aka ruwaito ya bace...

Yan’bindiga sun kashe wani dan siyasa a jihar Zamfara

0
Yan bindiga sun kashe wani jigon jam'iyyar APC a Zamfara mai suna Umar Moriki a ranar 15 ga Nuwamba, 2025. An harbe Moriki ne kusa...
0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

Recent Posts