Shugaban Majalisar Dokokin Kano Ya Taya Premier Radio Murnar Cika Shekaru Huɗu
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kano, Jibril Ismail Falgore, ya taya gidan rediyon Premier Radio murnar cika shekaru huɗu da fara gabatar da shirye-shirye.
Shugaban yane...
Najeriya ta ƙaryata zargin leken asiri kan jirgin sojinta a Burkina Faso
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta musanta rahotannin da ke yawo cewa jirginta kirar C-130 da ya yi saukar gaggawa a birnin Bobo-Dioulasso...
Fitattun ƴan ƙwallon Najeriya da ba za su buga gasar Afcon ta 2025 ba
Fitattun ƴan ƙwallon Najeriya da ba za su buga gasar Afcon ta 2025 ba.
A makon da ya gabata ne mai horar da ƴanwasan tawagar...
Burkina Faso Har Yanzu Ba Ta Saki Jirgin Yaƙin C-130 da Sojojin Najeriya 11...
Burkina Faso Har Yanzu Ba Ta Saki Jirgin Yaƙin C-130 da Sojojin Najeriya 11 Ba — Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana cewa har...
NEMA Ta Raba Kayan Tallafi Ga ’Yan Kasuwar Farm Center
NEMA Ta Raba Kayan Tallafi Ga ’Yan Kasuwar Farm Center
Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta raba kayan tallafi ga ’yan kasuwar...
Matatar Ɗangote Ta Ƙayyade Farashin Litar Fetur Zuwa N739
Matatar Ɗangote Ta Ƙayyade Farashin Litar Fetur Zuwa N739
Kamfanin man fetur na Ɗangote ya bayyana cewa gidajen mai da ke sayen fetur daga matatar...
Ba ma amfani da EFCC Wajen Cin Zarafin ’Yan Adawa – Gwamnatin Tarayya
Ba ma amfani da EFCC Wajen Cin Zarafin ’Yan Adawa – Gwamnatin Tarayya
Fadar shugaban ƙasar ta yi watsi da zargin wasu ’yan adawa na...
Jam’iyyar ADC ta zargi EFCC da amfani da siyasa wajen kin bada belin tsohon...
Jam’iyyar ADC ta zargi Hukumar EFCC da amfani da siyasa wajen kin bada belin tsohon Ministan Shari’a na kasa, Abubakar Malami SAN.
Jam’iyyar ta ce...
ECOWAS zata buɗe babban taron ƙoli a yau Lahadi.
Shugabannin ƙasashen Ƙungiyar Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka ECOWAS sun hallara a birnin Abuja don buɗe babban taron ƙoli da za’a fara a yau...
Ƙaramin Ministan Tsaron Nijeriya, Bello Matawalle, ministan ya fito fili ya sanar da cewa...
Yayin da zarge zarge ke ƙara ƙarfi kan Ƙaramin Ministan Tsaron Nijeriya, Bello Matawalle, ministan ya fito fili ya sanar da cewa duk mai...

















