Bai kamata WIke da AM Yerima su yi sa-in-sa a bainar jama’a ba –...

0
Ƙaramin ministan tsaro na Najeriya, Bello Matawalle ya ce babu buƙatar yin sa-in-sar da aka samu tsakanin ministan Abuja, Nyesom Wike da sojan ruwa,...

Duk lokacin da na ji labarin cewa an kashe mutum, sai nayi kuka ~...

0
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio ya ce alhakin gwmanati ne maido da zaman lafiya da haɗin kai a jihar Filato. Yayin da yake jawabi...

Cutar shan Inna ta sake bulla a Jihar Zamfara

0
Gwamnatin Jihar Zamfara ta tabbatar da samun sabbin rahoton kamuwa da cutar shan inna (polio) a jihar. WHO ta bayyana cewa An Samu Raguwar Kamuwa...

Ko sojojin Venezuela za su iya fito-na-fito da na Amurka?

0
Zuwan katafaren jirgin ruwa na yaƙi mallakar Amurka mai suna Gerald R Ford, tekun da ke kusa da yankin Latin Amurka na ƙara fito...

Majalisar Dokokin Kano Ta Amince da Kafa Kwalejin Kimiyya da Fasaha a Gaya

0
Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar kafa Kwalejin kimiyya da fasaha wato Polytechnic, a karamar hukumar Gaya, domin bawa bangaren zartarwa damar samar...

Abubuwan da ake tunani zasu faru a Siyasar 2026

0
Shekarar 2026 shekara ce da Najeriya za ta fuskanci manyan al'amura masu ɗaukar hankali. Irin abubuwan da ake tunani zasu faru a 2026 a bangaren...

ECOWAS da Ansarudden sun haɗa hannu da nufin yaƙar ta’addanci a yammacin Afrika

0
A ƙarshen makon jiya ne aka kammala taron da ƙungiyar addinin Musulunci ta Ansaruddeen, tare da hukumar gudanarwar ECOWAS su ka shirya a Najeriya...

Yan Sanda Sun Ceto Yara 17, tare da Cafke waɗanda ake Zargin da Safarar...

0
Rundunar ’yan sandan Jihar Kaduna ta cafke wasu mutum uku da ake zargi da safarar bilAdama wadanda aka ceto yara 17 daga hannunsu a...

Aƙalla Mutane 500 Sun Mutu a Zanga-zangar Tsadar Rayuwa a Iran

0
Bayanai daga Iran na cewa aƙalla mutane 500, sun mutu a sakamakon zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa, a cewar ƙungiyoyin kare hakkin Ɗan Adam...

Sarkin Musulmi Ya Yaba wa Sojoji kan tsoro

0
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Sultan Sa’ad Abubakar III ya yaba wa sojojin Najeriya bisa jajircewarsu wajen kare rayuka da kuma dukiyoyin ƴan Najeriya. Sarkin Musulmin...
0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

Recent Posts