Idan zaƙin ganga yayi yawa fashewa take yi ~ Sanata Ali Ndume
Idan ganga ta fiye zaƙi fashewa ta ke, Ndume ya gargaɗi APC akan guguwar sauyin sheƙa zuwa cikin ta
Sanata Ali Ndume, mai wakiltar Borno...
Za mu tsara kasafin kuɗin 2026 bisa buƙatun al’ummar Sokoto’ ~ Ahmad Aliyu
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu ya ce gwamnatinsa za ta tsara kasafin kuɗin shekarar 2026 bisa buƙatun da al'ummar jihar suka gabatar.
Yayin da yake...
Jam’iyyar APC a Zamfara ta sake jaddada goyon bayanta ga Shugaba Tinubu a 2027
A garin Gusau, babban birnin jihar Zamfara, jam’iyyar APC ta sake tabbatar da cewa za ta goyi bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu a matsayin...
Malami bashi da Alaƙa da asusun banki guda 46 da ake zargin sa
Tsohon Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya, Abubakar Malami, ya ƙaryata zargin da Hukumar EFCC take masa cewa yana da haɗi asusun banki...
Mayakan ISWAP sun kashe babban kwamandan Rundunar Soji na Damboa
An tabbatar da cewa Janar Uba, kwamandan Rundunar Damboa, ya rasa ransa a hannun ‘yan ta’addan ISWAP bayan awanni da aka ruwaito ya bace...
Atiku Abubakar ya amshi katin jam’iyyar ADC
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya karɓi katin kasancewa ɗan jamʼiyyar ADC a mazaɓarsa ta Jada da ke jihar Adamawa.
Hakan ya kawo ƙarshen...
Barau ya yaba wa Shugaban Ƙasa kan daƙile yunƙurin juyin mulki a ƙasar Benin
Mataimakin shugaban majalisar dattawa kuma mataimakin kakakin majalisar ECOWAS na Farko, Sanata Barau Jibrin, ya yaba wa shugaba Bola Tinubu, saboda kai dauki gaggawa...
Gwamnonin Kudu sun jaddada bukatar kafa ‘yan sandan jihohi
Gwamnonin kudu sun jaddada bukatar kafa ’Yan Sandan Jihohi, suna cewa wannan ita ce muhimmiyar mafita ga matsalar tsaro a Najeriya.
Gwamnonin jihohin Kudancin Najeriya...
Malami Ya Zargi EFCC da Kai Samame Ofisoshi da Gidajensa
Tsohon Antoni Janar na Tarayyar Najeriya (AGF), Abubakar Malami, SAN, ya bayyana zargin cewa Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta kai...
Gwamnonin Kudu-Maso-Yamma Sun Gudanar Na Babban Taro A Ibadan
Shugaban ƙungiyar gwamnonin Kudu-Maso-Yamma kuma Gwamnan Jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ne ya jagoranci taron.
Sauran gwamnonin da suka halarta sun haɗa da Gwamnan jihar Ondo...
















