Barau ya yaba wa Shugaban Ƙasa kan daƙile yunƙurin juyin mulki a ƙasar Benin

0
Mataimakin shugaban majalisar dattawa kuma mataimakin kakakin majalisar ECOWAS na Farko, Sanata Barau Jibrin, ya yaba wa shugaba Bola Tinubu, saboda kai dauki gaggawa...

Bello Matawalle Shine Mafi Dacewa da Ministan Tsaro – Sheikh Gumi

0
Fitaccen malamin addini, Dr. Ahmad Abubakar Gumi, ya bayyana wannan ra’ayi ne a wani rubutu da ya wallafa a shafinsa na Facebook. Ya ce...

Afirka ta kudu ta karbi falasdinawa 153 da Isra’ila ta tura kasar

0
Shugaban ƙasar Afirkata Kudu Cyril Ramaphosa ya tabbatar da karɓar Falasɗinawa 153 da Isra’ila ta tura ƙasar ba tare da tintiɓar su ba. Ramaphosa ya...

Yunkurin juyin mulki: ECOWAS Ta Tura Sojoji Benin

0
Kungiyar Ecowas ta sanar da tura jami’an tsaro na ko-ta-kwana domin taimaka wa sojojin Jamhuriyar Benin, wajen kakkabe sojojin da suka yi yunkurin juyin...

EFCC ta tsare tsohon ministan ƙwadago, Chris Ngige

0
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC, ta tsare tsohon ministan ƙwadago kuma tsohon gwamnan jihar Anambra, Chris Ngige. Mai magana da yawun Ngige,...

ECOWAS zata buɗe babban taron ƙoli a yau Lahadi.

0
Shugabannin ƙasashen Ƙungiyar Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka ECOWAS sun hallara a birnin Abuja don buɗe babban taron ƙoli da za’a fara a yau...

Musulmai ne suka fara fuskantar matsala ta hanyar hare-haren Boko Haram a Nijeriya –...

0
Shugaban ƙungiyar Tarayyar Afrika (AU), Mahmoud Youssouf, ya ce babu wani kisan kiyashi da aka yi wa Kiristoci a arewacin Najeriya, yana mai jaddada...

Fitattun ƴan ƙwallon Najeriya da ba za su buga gasar Afcon ta 2025 ba

0
Fitattun ƴan ƙwallon Najeriya da ba za su buga gasar Afcon ta 2025 ba. A makon da ya gabata ne mai horar da ƴanwasan tawagar...

WHO ta bayyana cewa An Samu Raguwar Kamuwa Da Cutar Tarin Fuka A Najeriya

0
Binciken da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta fitar a bana, ya nuna cewa akwai raguwar yawan mutanen da ke kamuwa da cutar tarin...

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Kamfen Din “Nijeriya Ta, Ɗabi’a Ta”

0
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani sabon kamfen na ƙasa baki ɗaya domin ƙarfafa wa ’yan Nijeriya gwiwa su nuna kishin ƙasa ta hanyar...
0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

Recent Posts