Najeriya ta ƙaryata zargin leken asiri kan jirgin sojinta a Burkina Faso ‎

0
‎Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta musanta rahotannin da ke yawo cewa jirginta kirar C-130 da ya yi saukar gaggawa a birnin Bobo-Dioulasso...

Dangote Ya Ware Kashi 25 Na Dukiyarsa Don Inganta Ilimin Matasa

0
Dangote ya ƙaddamar da shirin tallafawa ɗaliban Najeriya. Sabon shirin ilimi zai ci naira triliyan guda da miliyan dubu 350 a cikin shekaru 10. Shirin da...

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Kamfen Din “Nijeriya Ta, Ɗabi’a Ta”

0
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani sabon kamfen na ƙasa baki ɗaya domin ƙarfafa wa ’yan Nijeriya gwiwa su nuna kishin ƙasa ta hanyar...

Zarge zarge dake faruwa tsakanin kasar Nijar, da Benin

0
A ranar Litinin ne gwamnatin Jamhuriyar Benin da ke Yammacin Afirka ta sanar da rufe ofishin jakadancinta da ke Yamai na Jamhuriyar Nijar, a...

Harin sojin sama ya kashe mutum sama da 40 a kudancin Sudan

0
Aƙalla mutane 41 ne suka mutu a wani harin sama da ake zargin sojoji ne suka kai a Kordofan da ke kudancin Sudan, kamar...

Afirka ta kudu ta karbi falasdinawa 153 da Isra’ila ta tura kasar

0
Shugaban ƙasar Afirkata Kudu Cyril Ramaphosa ya tabbatar da karɓar Falasɗinawa 153 da Isra’ila ta tura ƙasar ba tare da tintiɓar su ba. Ramaphosa ya...

Gwamnatin Kano ta kafa kwamitin da zai jagoranci shari’a kan kisan matar aure da...

0
Gwamnatin Kano ta kafa kwamitin da zai jagoranci shari’a kan kisan matar aure da ‘ya’yanta shida a Dorayi Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa za...

Ghana na yunkurin samar da makamashin nukiliya

0
Ghana tana shirin kasancewa cikin ƙasashen Afirka da ke da makamashin nukiliya inda take ƙoƙarin fara gina tasharta ta nukiliya ta farko. Ministan ma’aikatar makamashi, ...

Sojojin Nijeriya sun ceto mutum 18 daga hannun ‘yanbindiga a gaɓar tekun Kamaru

0
Sojojin Nijeriya sun ceto mutum 18 daga hannun 'yanbindiga a gaɓar tekun Kamaru Manjo Sokoya ya ce nan-take dakarun Birged ta 13 da ke aiki...

Fitattun ƴan ƙwallon Najeriya da ba za su buga gasar Afcon ta 2025 ba

0
Fitattun ƴan ƙwallon Najeriya da ba za su buga gasar Afcon ta 2025 ba. A makon da ya gabata ne mai horar da ƴanwasan tawagar...
0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

Recent Posts