Shugaban yane Majalisar ta amince da bukatar da gaggawa.
Shugaban ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya nufi Majalisar Dattawa da su amince da tura sojojin Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin.
Shugaban ya tura wasiƙa da...
Gwamnan California ya caccaki hare-haren da Amurka ke kai wa yankin Caribbean
Gwamnan jihar California ya caccaki Amurka kan munanan hare-haren da kasar ke kai wa kan jiragen ruwa da take zargin ana fataucin miyagun ƙwayoyi...
Aƙalla Mutane 500 Sun Mutu a Zanga-zangar Tsadar Rayuwa a Iran
Bayanai daga Iran na cewa aƙalla mutane 500, sun mutu a sakamakon zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa, a cewar ƙungiyoyin kare hakkin Ɗan Adam...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya jinjina wa sojojin Najeriya kan daƙile yunƙurin juyin mulki...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yaba wa "hazaƙa" da dakarun sojin ƙasar suka nuna a ranar Lahadi wajen kare afkuwar juyin mulki a Jamhuriyar...
Trump ya soki gwamnatin Tinubu kan yadda rashin tsaro yake kara tabarbarewa.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ci gaba da kai hari kan Najeriya, yana mai bayyana kasar bakar fata mafi yawan jama'a a duniya a...
Kotun Bangladesh ta yanke tsohuwar Firaminista Hasina hukuncin kisa
Kotun hukuntan manyan laifuka ta Bangladesh ta zartas da hukuncin kisa kan tsohuwar Firaministar ƙasar Sheikh Hasina bayan samunta da laifin keta haƙƙin ɗan...
Paris: Tsohon Jagoran ’Yan Tawayen Congo Ya Samu Daurin Shekaru 30
wata kotu a birnin Paris, ta yankewa tsohon madugun ’yan tawayen Congo, Roger Lumbala, hukuncin daurin shekaru 30 a gidan yari, bayan samun sa...
Burkina Faso Har Yanzu Ba Ta Saki Jirgin Yaƙin C-130 da Sojojin Najeriya 11...
Burkina Faso Har Yanzu Ba Ta Saki Jirgin Yaƙin C-130 da Sojojin Najeriya 11 Ba — Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana cewa har...
Amurka Za Ta Hana Biza Ga ‘Yan Najeriya Masu Hannu A Zargin Kisan Kiristoci
Amurka ta yi barazanar saka takunkumai da hana bizar shiga ƙasarta ga duk wanda ta samu da hannu a zargin yi wa Kiristoci kisan...
Fitattun ƴan ƙwallon Najeriya da ba za su buga gasar Afcon ta 2025 ba
Fitattun ƴan ƙwallon Najeriya da ba za su buga gasar Afcon ta 2025 ba.
A makon da ya gabata ne mai horar da ƴanwasan tawagar...
















