Home Tsaro Tinubu Ya Yi Ganawar Sirri da Manyan Hafsoshin Tsaro

Tinubu Ya Yi Ganawar Sirri da Manyan Hafsoshin Tsaro

28
0

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wata ganawar sirri da manyan hafsoshin tsaro a fadar sa da ke Abuja.

Amurka ta Jinjinawa Najeriya kan ceton Dalibai 100 na St. Mary’s

Hukumar kwastam ta kama wani jirgin ruwan ƙasar Brazil, a tashar jirgin ruwa ta Legas ɗauke da hodar iblis mai nauyin kilogiram 25.5.

Ƙaramin Ministan Tsaron Nijeriya, Bello Matawalle, ministan ya fito fili ya sanar da cewa duk mai zarginsa da wani lefi da ya je kotu

Rahotanni sun nuna cewa ganawar ta fara ne da misalin ƙarfe 6 na yammacin ranar Litinin.

Wannan ita ce ganawa ta farko da Shugaban Ƙasar ya yi da hafsoshin tsaron tun bayan rantsar da sabon Ministan Tsaro, Christopher Musa, a ranar 4 ga watan Disamba da muke ciki.

Ko da yake ba a bayyana cikakken abin da aka tattauna ba, ana hasashen ganawar ta mayar da hankali ne kan ƙalubalen tsaro da ke addabar ƙasar, musamman matsalar garkuwa da mutane domin neman kuɗin fansa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here
Prove your humanity: 7   +   2   =