Home Labarai Sojojin Isra’ila na binciken maƙabarta a Gaza don neman gawar ɗan ƙasarta

Sojojin Isra’ila na binciken maƙabarta a Gaza don neman gawar ɗan ƙasarta

110
0

Isra’ila ta ce tana bincike cikin wata maƙabarta a Gaza don neman Ran Gvili, mutum guda da ya rage cikin Isra’ilawan da Hamas ta yi garkuwa da su a 2023.

Afirka ta kudu ta karbi falasdinawa 153 da Isra’ila ta tura kasar

Nijar Ta Dakatar da Bai wa ‘Yan Amurka Bizar Shiga Ƙasar

Amurka Za Ta Hana Biza Ga ‘Yan Najeriya Masu Hannu A Zargin Kisan Kiristoci

Isra’ilar ta ce dakarunta za su yi binciken ne a wuraren da suke iko da su a Gaza.

Ƙungiyar Hamas ta ce ta jima da bayar da bayanan inda za a samu Mista Gvili, kuma dakarun na Isra’ila na aiki ne bisa bayanan da Hamas ɗin ta bayar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here
Prove your humanity: 1   +   9   =